Koma ka ga abin da ke ciki

Koma ga abubuwan da ke ciki

WAƘA TA 80

‘Mu Dandana, Mu Gani, Ubangiji Nagari Ne’

‘Mu Dandana, Mu Gani, Ubangiji Nagari Ne’

(Zabura 34:8)

  1. 1. Muna daraja bautarmu

    Da wa’azin da muke yi.

    Muna wa’azi da duk ƙarfinmu

    Don kowa ya ji saƙonmu.

    (AMSHI)

    Jehobah ya ce: ‘Mu ɗanɗana

    Mu ga duk alherinsa.’

    Mu bauta masa da ƙarfinmu,

    Zai yi mana albarka.

  2. 2. Majagaba ʼyan’uwanmu,

    Jehobah zai ƙarfafa ku.

    Zai kuma biya duk bukatunku,

    Ba zai yi watsi da ku ba.

    (AMSHI)

    Jehobah ya ce: ‘Mu ɗanɗana

    Mu ga duk alherinsa.’

    Mu bauta masa da ƙarfinmu,

    Zai yi mana albarka.

(Ka kuma duba Mar. 14:8; Luk. 21:2; 1 Tim. 1:12; 6:6.)